
‘Yan Bindiga dake garkuwa da mutane dan neman kudin fansa sun fito da wata sabuwar azabtar da mutanen sa suka yi garkuwa dasu.

A yanzu an fara ganin ‘yan Bindigar na yankewa mutane hannu su sakosu idan ba’a kai musu kudin fansa ba.
Lamarin ya farune a karamar hukumar Yagba West dake jihar Kogi.
Mutane 3 suka yiwa wannan azaba.