Wednesday, March 18
Shadow

Kalli Hotuna: An kama Wasu Kiristoci, ciki hadda ma’aikacin coci da Daukar dan ‘yan uwansu dan a basu kudin Fwansa

Wadannan wasu kiristoci ne da aka kama sun yi garkuwa da -yan uwansu biyu da a basu kudin fansa a jihar Filato.

Daya daga cikinsu ma’aikacin coci ne.

Haka na zuwane a yayin da rahotanni ke yawo cewa anawa Kiristoci a Najeriya Khisan Khiyashi.

https://twitter.com/IU_Wakilii/status/1989057567277101304?t=-G2rGmje9aUEoi4qehohCw&s=19
Karanta Wannan  Daga yanzu sai limamai sun rika gabatar da Hudubar Juma'a an tantance bata sabawa tsarin Gwamnati ba kamin a amince su hau Munbari su yi ta>>Inji Gwamnan jihar Naija, Umar Bago

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *