Thursday, January 22
Shadow

Kalli Hotuna: Koristocin Najeriya sun fito gangamin neman Trump ya kawo Musu dauki Najeriya, sun ce sun jishi shiru har yanzu

Wasu Kiristocin Najeriya sun fito zanga-zanga inda suka nemi shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gaggauta kawo musu daukin da ya musu Alkawarin kawowa.

Karanta Wannan  Ahmed XM Ya Rabu Da Matarsa Ta Farko "SOPHIE AUTA", Ji Ainahin yanda ta kaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *