Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Hotuna: Koristocin Najeriya sun fito gangamin neman Trump ya kawo Musu dauki Najeriya, sun ce sun jishi shiru har yanzu

Wasu Kiristocin Najeriya sun fito zanga-zanga inda suka nemi shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gaggauta kawo musu daukin da ya musu Alkawarin kawowa.

Karanta Wannan  Gwamnan jihar Akwa-Ibom ya magantu bayan da diyarsa ta zargeshi da yunkurin kàshè ta da yin tsafi da ita da diyarta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *