Saturday, March 15
Shadow

Kalli Hotuna: Yanda sojojin Najariya suka kafa tutar Najeriya bayan kwace iko da maboyar ‘yan Bìndìgà

Sojojin Najaria sun kafa tutar Najeriya bayan kwace iko da wata maboyar ‘yan Bindiga a jihar Zamfara.

Sojojin dai sun dage da matsawa ‘yan Bindiga inda suka kashe da dama wasu kuma suka tuba suka mika makaman hannunsu.

Nasara ta kwanannan da sojojin suka samu itace wadda suka kai Ruwan Kunku inda suka kone gidajen ‘yan Bindigar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Matashi da ya kammala karatun Digiri daga jami'ar Umar Musa 'Yar'Adua da sakamakon Digiri mafi daraja watau First Class na tallar Ruwa a Titin Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *