Friday, January 16
Shadow

Kalli Hotuna: Yanda sojojin Najariya suka kafa tutar Najeriya bayan kwace iko da maboyar ‘yan Bìndìgà

Sojojin Najaria sun kafa tutar Najeriya bayan kwace iko da wata maboyar ‘yan Bindiga a jihar Zamfara.

Sojojin dai sun dage da matsawa ‘yan Bindiga inda suka kashe da dama wasu kuma suka tuba suka mika makaman hannunsu.

Nasara ta kwanannan da sojojin suka samu itace wadda suka kai Ruwan Kunku inda suka kone gidajen ‘yan Bindigar.

Karanta Wannan  DA ƊUMI-ƊUMI: Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun 'Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *