Friday, December 12
Shadow

Kalli Hotuna: Yanda sojojin Najariya suka kafa tutar Najeriya bayan kwace iko da maboyar ‘yan Bìndìgà

Sojojin Najaria sun kafa tutar Najeriya bayan kwace iko da wata maboyar ‘yan Bindiga a jihar Zamfara.

Sojojin dai sun dage da matsawa ‘yan Bindiga inda suka kashe da dama wasu kuma suka tuba suka mika makaman hannunsu.

Nasara ta kwanannan da sojojin suka samu itace wadda suka kai Ruwan Kunku inda suka kone gidajen ‘yan Bindigar.

Karanta Wannan  Ba wai Lusarin Mataimakin Gwamnan da bashi da katabus a jihar Bauchi ba, wallahi ko Gwamnan Bauchi ya sake ya mari babana da sai Babana ya faffasa mai baki da hanci>>Inji Dan Ministan Harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar inda yace karyane ba'a mari babansa ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *