Thursday, March 26
Shadow

Kalli Hotunan gawarwakin ‘yan Boko Haram Birjik a kasa da sojojin Najeriya suka kashe

Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan Boko Haram 4 a harin da suka kai musu a garin Pulka dake karamar hukumar Gwoza ta jihar Borno.

Lamarin ya farune ranar 30 ga watan Yuni bayan da soiojin sukawa Boko Haram din kwantan Bauna.

Rahoton yace an gwabza kazamin yaki wanda ya kare da Boko Haram din suka tsere.

Kalli hotunan gawarwakin nasu:

Karanta Wannan  Idan har yau, Kwanaki 3 bayan shugaban kasa yayi dokar sabon taken Najeriya baka iya rerashi ba, kai me laifine kana cin amanar kasa, kuma idan aka kamaka zaka dandana kudarka>>Hukumar 'Yansanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *