Saturday, March 7
Shadow

Kalli Hotunan Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar da sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta tsare inda ya tabbatar da an sakesu

Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya tabbatar da sakin Sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta kama.

An ganshi da sojojin inda suka dauki hotuna tare.

Ya bayyana cewa, Najeriya tafi baiwa sulhu Muhimmanci a wajan warware matsaloli a yankin Afrika ta yamma.

Sannan kuma yafe sun tattauna karfafa alaka me kyau tsakanin Najeriya da kasar Burkina Faso.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ina Kira Ga 'yan Izala da su fito su nesanta kansu da masu fadar kalaman da basu dace ba akan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi >>Inji Digital Imam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *