Wednesday, February 25
Shadow

Kalli Hotunan wasu Angwaye da Amarensu da aka daura aure a Katsina suka tafi Birnin Karbala na kasar Iraqi

An daura auren wasu ma’aurata a jihar Katsina su 4 inda daga baya suka tare a birnin Karbala na kasar Iraqi.

Hotunan ma’auratan sun watsu sosai a kafafen sada zumunta inda mutane da yawa ke ta yabawa.

Karanta Wannan  Ya kamata 'yan Najeriya su rima godewa kokarin da muke domin ita matsalar tsaro ba'a magance ta a rana daya>>Inji Me baiwa shugaban kasa shawara kan matsalar tsaro, Nuhu Ribadu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *