Sunday, April 26
Shadow

Kalli Hotunan wasu Angwaye da Amarensu da aka daura aure a Katsina suka tafi Birnin Karbala na kasar Iraqi

An daura auren wasu ma’aurata a jihar Katsina su 4 inda daga baya suka tare a birnin Karbala na kasar Iraqi.

Hotunan ma’auratan sun watsu sosai a kafafen sada zumunta inda mutane da yawa ke ta yabawa.

Karanta Wannan  Dan Ministan Harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar yayi magana kan Rahoton dake cewa Mataimakin gwamnan jihar Bauchi ya zabgawa babansa mari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *