
Wannan wata mata ce da ake zargi da satar kayan dalibai a garin Gyado na jihar Benue inda ake zargin tana Amfani da makullin dake bude dakin daliban.

Bayan kamata an daketa sannan aka rataya mata taya dan konata.
Wannan wata mata ce da ake zargi da satar kayan dalibai a garin Gyado na jihar Benue inda ake zargin tana Amfani da makullin dake bude dakin daliban.
Bayan kamata an daketa sannan aka rataya mata taya dan konata.