Monday, March 17
Shadow

Kamar dai kowace shekara, Muhammad Salah ya yi kwalliyar Kirsimeti ya dora a Shafin sada zumunta

Tauraron kwallon kafar kasar Misra, Muhammad Salah ya saka hotunan kwalliyar Kirsimeti da yayi da iyalansa a shafukansa na sada zumunta.

Lamarin dai ya jawo cece-kuce kamar ko da yaushe inda wasu da yawa suka sokeshi

Karanta Wannan  TIRƘASHI: Na Tsani Katsalaɲdan A Rayuwata, Døn Haka Babu Wanda Ya Isa Ya Hana Ni Buɗe Gashin Kaina, Saboda Ni Yin Magana Ne Ma Ke Sa Na Yi Abu, Koda Abinda Na Yi Ba Mai Kyau Ba Ne, Muddin Za A Ce Na Daina Ni Kuma A Wannan Lokacin Ne Ma Zan Fara, Inji Jarumar Finafainan Hausa, Nafisat Abdullahi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *