Saturday, December 13
Shadow

Karanta yankunan da matasa suka fi watsar da karatun Boko a Najeriya

Kafar The Cable ta bayyana yankunan da matasa suka fi yin watsi da karatu a ciki Najeriya.

Yankin Arewa maso gabas ne ke kan gaba sai kuma yankin Arewa maso yamma da kuma yankin Arewa maso tsakiya.

Yankin dake bi shine Kudu maso Kudu, sai yankin kudu maso yamma.

Yankin da babu masu barin makaranta sosai shine yankin kudu maso gabas.

Karanta Wannan  Dalibar Da Ta Kammala Digiri Da Sakamako Mafi Daraja A Jami'ar Northwest Dake Kano Ta Koma Tallar Wainar Fulawa Bayan Rashin Samun Aikin Yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *