Saturday, January 10
Shadow

Kasar Amurka ta bayyana cewa a yanzu ta Fahimci ba Kiristoci kadai ake Mhuzghunawa a Najeriya ba

Rahotanni daga kasar Amurka na cewa, kasar ta ce ta fahimci hadda Musulmai ayyukan Tshàgyèràn Dhàjì na tabawa ba Kiristoci kadai bane.

Hakanan shugaban kasar Donald Trump ya bayyana cewa idan ba’a daina Khisan ba, zai iya sake kawo Khari Najeriya.

A baya dai, kasar Amurka ta kawo Khari Najeriya a jihar Sokoto.

A yanzu dai ana ta tsammanin wace jiha ce kasar ta Amurka zata kawowa Khari?

Wasu dai na cewa Jihar Borno.

Karanta Wannan  Idan da gaske kake game da daina Shigo da abubuwa daga kasashen waje a rika Amfani da wanda aka yi a Najeriya, ka ajiye motocin Alfarma da kake hawa ka koma Amfani da motocin Innoson da ake kerawa a jihar Anambra>>Atiku ya gayawa Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *