Monday, April 6
Shadow

Kasar Amurka ta bayyana cewa a yanzu ta Fahimci ba Kiristoci kadai ake Mhuzghunawa a Najeriya ba

Rahotanni daga kasar Amurka na cewa, kasar ta ce ta fahimci hadda Musulmai ayyukan Tshàgyèràn Dhàjì na tabawa ba Kiristoci kadai bane.

Hakanan shugaban kasar Donald Trump ya bayyana cewa idan ba’a daina Khisan ba, zai iya sake kawo Khari Najeriya.

A baya dai, kasar Amurka ta kawo Khari Najeriya a jihar Sokoto.

A yanzu dai ana ta tsammanin wace jiha ce kasar ta Amurka zata kawowa Khari?

Wasu dai na cewa Jihar Borno.

Karanta Wannan  WATA SABUWA: Bayan sarki Sunusi na II ya isa ƙasar Saudiyya tare tawagar gwamnan Kano yanzu haka kuma sarki Aminu Ado Bayero ya kama hanyar Saudiyya domin cika wasiyyar Marigayi Alh. Aminu Dantata na cewa idan ya rasu shine zai masa Sallah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *