Tuesday, March 17
Shadow

Kasar Amurka ta bayyana cewa a yanzu ta Fahimci ba Kiristoci kadai ake Mhuzghunawa a Najeriya ba

Rahotanni daga kasar Amurka na cewa, kasar ta ce ta fahimci hadda Musulmai ayyukan Tshàgyèràn Dhàjì na tabawa ba Kiristoci kadai bane.

Hakanan shugaban kasar Donald Trump ya bayyana cewa idan ba’a daina Khisan ba, zai iya sake kawo Khari Najeriya.

A baya dai, kasar Amurka ta kawo Khari Najeriya a jihar Sokoto.

A yanzu dai ana ta tsammanin wace jiha ce kasar ta Amurka zata kawowa Khari?

Wasu dai na cewa Jihar Borno.

Karanta Wannan  Karanta Jadawalin mutane 9 da zasu yi takara da Sheikh Isa Ali Pantami wajan neman takarar Gwamnan jihar Gombe a shekarar 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *