Friday, June 26
Shadow

Kasuwar Hannun Jari a Najeriya ta samu tagomashin da bata taba samu ba tun shekarar 1999

Kasuwar hannun jari a Najeriya ta samu tagomashin da bata taba samu ba tun shekarar 1999.

Rahoton yace tun hawan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mulki, duka hannayen jarin dake kasuwar sun damu tagomashi na kaso 136.

Kafar Nairametrrics tace wannan shine habaka irinta ta farko da kasuwar hannun jarin ta samu tun dawowar Najeriya bisa turbar Dimokradiyya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda Dr. Hussain Kano ya hada hotonsa da fati Nijar ta dora hannu akan kirjinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *