Saturday, December 27
Shadow

Khàrìn Da Amirka ta kawo Najeriya ba wani abu ne na musamman ba, Sojojin Najeriya ma zasu iya kai irinsa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa, harin da kasar Amurka ta kawo Najeriya bata yi kokari ba.

Yace Sojojin Najeriya na da kwarewa da makaman da zasu iya kai irin wannan hari.

Yace Yana kiran Gwamnati ta yanke hulda da Amurka sannan kuma idan taimakon yaki da ta’addanci take nema ta nema wajan kasashen Pakistan, Turkiyya ko China.

Yace dalili kuwa shine shugaban kasar Amirka, Donald Trump a wulakance yake kallon Najeriya

Karanta Wannan  Allah Sarki: Bayan Shekaru 6 da watanni 3 a gidan yari an gano bashi da laifi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *