Monday, August 10
Shadow

Tun tuni ya kamata in kawo Khàrì Najeriya amma na bari sai ranar Kirsimeti ne dan ya zama kyautar Kirsimeti>>Inji Trump

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, tun tuni ya kamata ya kai Najeriya hari, watau Rana Laraba.

Amma yace ya jinkirta sai ranar Kirsimeti ne dan harin ya zama waa kyauta ta musamman.

Ya bayyana hakane ranar Laraba, Kwana daya bayan kai harin Sokoto da Kwara wanda rahotanni suka ce ba kan ‘yan Tà’àddà ya fada ba.

Karanta Wannan  Babu Wata Doka A Nijeriya Da Ta Haramta Tuhumar Kananan Yara Idan Sun Yi Laifi, Tausayin Ne Kawai Ya Sa Tinubu Ya Yafewa Yara Masu Źanga-Źanga, Inji AGF

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *