Friday, January 16
Shadow

Ko Da ace da gaske Sultan yace Tinubu bashi da lafiya ai ba karya yayi ba>>Inji Bulama Bukarti

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shahararren Lauya, Bulama Bukarti ya bayyana cewa, Ko da ace da gaskene kamun DSS da sukawa shahararren me watsa labarai a Tiktok, Sultan akan yace Tinubu bashi da lafiyane ai ba karya yayi ba.

Ya bayyana hakane a wani shiri na kai tsaye da suka saba yi.

Bukarti yace ballantana Sultan Akan Benjamin Netanyahu yayi magana aka samu wani ya canja masa magana.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Wike ya bayyana cewa ranar 18 ga watan September Gwamnan Jihar Rivers, Simi Fubara da majalisar jihar zasu koma bakin aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *