Wednesday, May 21
Shadow

Kotu Ta Bada Umarnin A Janye Dakatarwar Da Majalisa Ta Yi Sanata Natasha

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da umarnin dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan.

Mai shari’a Obiora Egwuatu ya soke hukuncin ne a ranar Laraba bayan da ya yi la’akari da hujjojin ɓangarorin biyu a ƙarar.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  2027: Baba-Ahmed Ya Bukaci Tinubu Ya Janye, Ya Bar Matasa Su Yi Takara 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *