Friday, April 25
Shadow

Kotu Ta Bada Umarnin A Janye Dakatarwar Da Majalisa Ta Yi Sanata Natasha

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da umarnin dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan.

Mai shari’a Obiora Egwuatu ya soke hukuncin ne a ranar Laraba bayan da ya yi la’akari da hujjojin ɓangarorin biyu a ƙarar.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Shahararren Dan Ťa'àďdar Nan Da Ya Addabi Ýankunan 'Yar Tashar Sahabi, Hanyar Dansadau Zuwa Magami Ya Bakunci Ĺahira, A Daidai Lokacin Da Ya Hadu Da Fushin Wasu Fusatattun Jaruman 'Yan Sakai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *