Friday, February 13
Shadow

Kotu ta tsayar da ranar 7 ga watan Janairu dan yanke hukunci ciki kan neman Belin da Abubakar Malami yake

Abubakar Malami ya nemi Belin kansa dana dansa da matarsa da ake tsare dasu a gidan yari.

Malami ya shigar da bukatar Belin ne a yau, 2 ga watan Janairu a gaban Kotun tarayya dake Abuja.

Kotun ta tsayar da ranar 7 ga watan Janairu ne dan yanke hukuncin ko zata bayar da belin nasu ko kuwa a’a.

Karanta Wannan  Gwamnoni na farin ciki da cire tallafin man fetur kuma in ku baku jin dadi, su suna jin dadin cire tallafin>>Inji Me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *