Thursday, April 16
Shadow

Kotu ta tsayar da ranar 7 ga watan Janairu dan yanke hukunci ciki kan neman Belin da Abubakar Malami yake

Abubakar Malami ya nemi Belin kansa dana dansa da matarsa da ake tsare dasu a gidan yari.

Malami ya shigar da bukatar Belin ne a yau, 2 ga watan Janairu a gaban Kotun tarayya dake Abuja.

Kotun ta tsayar da ranar 7 ga watan Janairu ne dan yanke hukuncin ko zata bayar da belin nasu ko kuwa a’a.

Karanta Wannan  Gwamnatin Buhari ce mafi muni a Tarihin Najeriya amma naga Alamar Gwamnatin Tinubu na neman yin abinda yafi muni>>Tsohon Shugaban kasa, Obasanjo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *