Saturday, December 13
Shadow

Ku Dai ku ci gaba da min fatan Alheri: Ni kuma ina bakin kokarina wajan Gyara kasarnan>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi kira ga ‘yan Najeriya kada su yanke tsammani, su ci gaba da mai fatan Alheri game da ayyukan da yake yi.

Ya bayyana hakane a wajan taron jam’iyyar APC na kasa da ya gudana a fadarsa.

Yace yana fatan ganin karin ‘yan Jam’iyyar Adawa suna shiga jami’iyyar ta APC.

Shugaban ya kuma gode da amincewar da aka bashi na shugabantar Najeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Yanda Shugaban Izala Sheikh Bala Lau ya janye Lasifika daga bakin Alaramma Ahmad Sulaiman yana tsaka da karanta Qur'ani ya tafi gaisawa da shugaba Tinubu ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *