Tuesday, February 24
Shadow

Ku Dai ku ci gaba da min fatan Alheri: Ni kuma ina bakin kokarina wajan Gyara kasarnan>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi kira ga ‘yan Najeriya kada su yanke tsammani, su ci gaba da mai fatan Alheri game da ayyukan da yake yi.

Ya bayyana hakane a wajan taron jam’iyyar APC na kasa da ya gudana a fadarsa.

Yace yana fatan ganin karin ‘yan Jam’iyyar Adawa suna shiga jami’iyyar ta APC.

Shugaban ya kuma gode da amincewar da aka bashi na shugabantar Najeriya.

Karanta Wannan  Ƴansanda sun kama wata mata bisa zargin kàshè kishiyarta a Bauchi, bayan ta kkàsheta, ta kuma watsa mata ruwan zafi sannan ta tattara buhu ta cinnawa gawar wuta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *