Tuesday, May 19
Shadow

Na sake fada cewa bani da lokacin da zan roki Allah ya bani miji>>Matashiya ta sake nanatawa

Matashiyarnan da Bidiyota ya watsu sosai saboda maganar da ta yi na cewa, bata da lokacin da zata roki Alah ya bata miji, ta sake maimaita maganar.

Matashiyar tace ta sake maimaitawa duk abinda zai faru ya faru bata sa lokacin da zata roki Allah ya bata miji, duk wanda ya bata shikenan.

@boh_360_hub

AREWA SPOTLIGHT Q & A DROPPING ON FRIDAY 23rd MAY AREWA HAUSA PODCAST FYP MATCHMAKING MATCHMAKING VIRAL HALALMATCH VIRAL aure @matarmijintarh

♬ original sound – BEST OF HAUSA – BEST OF HAUSA

Tace koma dai menene ba za’a daina zaginta ba.

Karanta Wannan  Muna nan akan Bakanmu, kowa sai ya biya Haraji, ko ta hanyar halarar ya samu kuri ko bata ta hanyar halal ba, Qaruwai, Kwandastan Mota, dama kowace irin sana'a kake nan da 2026 sai ka fara biyan Haraji>>Inji Gwamnatin Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *