Thursday, March 5
Shadow

Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Shima wani dan majalisa a jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa bayan da ya je ziyara.

An ga mutane sun yi dandazo suna jiransa inda suke cewa basaso yayin da ake shirin fitowa dashi daga cikin wani daki.

https://twitter.com/jrnaib2/status/2004831915925537199?t=ogfNr6ZegD2Azc0DsEUomA&s=19

A baya dai ‘yan majalisa a jihar Kaduna da Jihar Zamfara sun sha Abin Kunya a hannun mutanensu.

Karanta Wannan  Wasu na zargin matatar man Dangote ce data dauko hanyar Zama babu irinta a Duniya ke tsolewa Thurawa ido shine suke son ganin sun daidaita Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *