Wednesday, May 6
Shadow

Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Shima wani dan majalisa a jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa bayan da ya je ziyara.

An ga mutane sun yi dandazo suna jiransa inda suke cewa basaso yayin da ake shirin fitowa dashi daga cikin wani daki.

https://twitter.com/jrnaib2/status/2004831915925537199?t=ogfNr6ZegD2Azc0DsEUomA&s=19

A baya dai ‘yan majalisa a jihar Kaduna da Jihar Zamfara sun sha Abin Kunya a hannun mutanensu.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Tun ba'a binneshi ba? Anata sukar me magana da yawun Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau Bayo Onanuga saboda Munin abinda ya fada akan Buhari yayin da gawar Buharin ke kan hanyar zuwa Najeriya daga Ingila, Ji abinda yace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *