Tuesday, February 24
Shadow

Kungiyar Kwadago ta NLc na barazanar shiga yajin aiki saboda karin kudin kiran waya dana data

Kungiyar Kwadago ta NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki muddin gwamnati bata mutunta alkawarin da suma cimmawa ba.

Kungiyar ta bayyana cewa sun cimma matsayar cewa za’a rage karin kudin kiran waya dana data da aka yi da kaso 50 zuwa 35.

Kungiyar tace idan Gwamnatin ta kasa mutunta wannan yarjejeniyar sun sanar da wakilansu na fadin Najeriya cewa su shirya yin zanga-zanga.

Karanta Wannan  Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya soki kasashen Larabawa saboda karrama Shugaban kasar Amurka Donald Trump yayin da akewa Falasdiynawa Kìsàn Kiyashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *