Tuesday, February 3
Shadow

Kungiyar Kwadago ta NLc na barazanar shiga yajin aiki saboda karin kudin kiran waya dana data

Kungiyar Kwadago ta NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki muddin gwamnati bata mutunta alkawarin da suma cimmawa ba.

Kungiyar ta bayyana cewa sun cimma matsayar cewa za’a rage karin kudin kiran waya dana data da aka yi da kaso 50 zuwa 35.

Kungiyar tace idan Gwamnatin ta kasa mutunta wannan yarjejeniyar sun sanar da wakilansu na fadin Najeriya cewa su shirya yin zanga-zanga.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Abin takaici ne yanda aka baiwa 'yan mata 'yan kwallon Najeriya kyautar Naira Miliyan 160, kudin da har soja ya gama aikinsa in za'a hada duka abinda zai samu ba zai kai hakan ba>>Soja ya koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *