Friday, December 5
Shadow

Kungiyar kwallon Kwando ta mata ta Najeriya ta lashe kofin Kwallon Kwando na mata na Afrika

Kungiyar Kwallon Kwando ta mata ta Afrika ta lashe kofin gasar kwallon kwanto ta mata ta Afrika.

Kungiyar ta yi nasara ne bayan doke kungiyar kwallon kwando ta Kasar Mali.

D Tigers wanda shine sunan kungiyar sun yi nasara akan Mali da ci 78-64.

Rahotanni sun bayyana cewa, sun shafe shekaru 10 ba’a yi nasara akansu ba.

Karanta Wannan  Daga yau, 1 ga watan Oktoba, hukumar shige da fici ta Najeriya zata fara kama 'yan kasar waje dake zaune a Najeriya ba bisa ka'ida ba, ko wadanda suka shigo Najeriya ba tare da takardu ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *