Friday, December 5
Shadow

Labari Me Dadi: Yayin da Sarkin Waka ke gasar Mota da Rarara: Shi kuwa Rarara a gobe Juma’a zai aurar da mutane 8 da ya dauki nauyin komai na auren nasu

DA ƊUMI-ƊUMI: Rarara Ya Ɗauki Nauyin Auren Mutane 8 Zai Aurar Da Su A Gobe Juma’a.

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Fitaccen mawaƙi, Dauda Kahutu Rarara zai aurar da mutane 8 waɗanda shi ne ya ɗauki nauyin auren gaba ɗaya, shi ne uwa, shi ne kuma uba na angwaye da amaren gaba ɗaya, kamar yadda Dokin Ƙarfe TV ta samu rahoto.

Daga ciki akwai ƴaƴan abokinsa da ya rasu, mawaƙi Isyaku Forest su biyu waɗanda zai aurar da su ga yaransa, abokan aikinsa.

Daga cikin waɗanda za a aurar ɗin tuni aka ɗaura auren 1. Sulaiman Hassan (Andos) mai kiɗa da amaryarsa, Zainab Sani Babyn Coffee, makonni biyu baya.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna da Bidiyo yanda Ake zargin dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yawa shugaban daliban Najeriya Tsirara yasa aka masa dukan kawo wuka jikinsa Duk burdi, kawai dan yace ba zai karbi Naira Miliyan 100 ba ya goyi bayan Tinubu

Ga jerin sunayen sauran angwaye da amaren kamar haka:

  1. Ahmad Idris (Delta) Mawaƙi,
    Da amaryarsa,Habiba Ishaq Forest
  2. Habibu Sa’idu Muhd
    Da amaryarsa, Fatima Ishaq Forest
  3. Abdullahi Ibrahim (Abbany Rarara)
    Da amaryarsa Hamida Haladu Adam.

Za a ɗaura auren a gobe idan Allah ya kaimu bayan Sallar Juma’a, a Masallacin Murtala Hausawa da misalin ƙarfe 2 na rana.

Ana gayyatar kowa da kowa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *