Friday, April 10
Shadow

Magidanci ya koka da cewa, Matarsa na barzanar Kàśhěśhi saboda ya kasa gamsar da ita a gado

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Wani magidanci dan kimanin shekaru 49 ya koka cewa, matarsa na barazanar kasheshi saboda ya kasa gamsar da ita a gado.

Lamarin ya farune a kasar Zambia inda mijin ya kai kara kotu.

Matar ta kuma yi barazanar fara yin lalata da wasu a waje idaan mijin ya kasa gamsar da ita.

Kafar Zambia Observer ta bayyana sunan mijin a da Dennis Sikanika inda tace matar kuma sunanta Faustina Chola.

Saidai mijin yace tun kamin su yi aure, ya gayawa matar tasa cewa, shi bashi da karfin mazakuta kuma ta yadda suka yi auren a haka.

Karanta Wannan  Sadiya Haruna Ta Grime Ni, Shekaru Na 35 Ita Kuma Shekarunta 48, Kuma Kafin Mu Rabu Na Ba Ta Hakuri Ya Fi Sau Milyan Duk Da Cewa Ita Ta Yi Min Laifi, Saboda Na Kama Ta Tana Cin Abinci Da Wani Gardi Da Muharraminta Ba, Cewar G-Fresh Al'Amin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *