Tuesday, May 19
Shadow

Mahaifiyarmu ce tasa muka fito muka yi Bidiyon akan babanmu

‘Yan matannan da suka fito suka bayyana cewa ba zasuwa mahaifinsu addu’a ba bayan rasuwarsa sun ce mahaifiyarsu ce ta sakasu.

Sun bayyana cewa, kuma duk masu zaginsu, suna fatan Allah ya baiwa ‘ya’yansu mazaje irin mahaifinsu.

Yan matan dai sun dauki hankula bayan da suka bayyana suna murna da rasuwar mahaifinsu inda suka ce ya yaddasu bai musu komai ba, mahaifiyarsu ce ke wahala dasu har suka girma.

Marikiyarsu wadda ‘yar uwa ce a wajan Mahaifiyarsu ta bayyana cewa, sun yi hakanne dan ya zama wa’azi ga sauran maza masu irin wannan hali.

Karanta Wannan  Ina Kira Ga Gwamnati Da Ta Taimaka Ta Dauki Nauyin Ciyar Da Ni Ko Na Tsawon Shekara Daya Ne, Domin Ina Cikin Halin Rayuwa, Saboda Yanzu Ba Na Koshi Kamar A Baya Da Zan Iya Shan Bokiti Uku Na Kunu, Ko Yau Na Ci Masar Dubu Tara Amma Ban Koshi Ba, Jiya Ma Tuwon Dubu Goma Na Ci Amma Sai Maleji Na Yi, Inji Babba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *