Tuesday, May 13
Shadow

Mahaukaciyar wutar Daji ta tashi a kasar Yahudawan Israyla inda tasa mutane guduwa daga gidajensu

Wutar daji da ba’a san daga ina ta fara ba ta tashi a yankunan kasar Israela daban-daban.

Hakan yawa dole aka kwashe mutane da yawa daga gidajensu.

Ana tsammanin tsananin zafi da iska me kadawa sun taimaka matuka wajan yaduwar wannan wuta.

Wutar dai ta farane a ranar 24 ga watan Afrilu kuma tuni an shawo kanta kamar yanda mahukuntan kasar suka sanar.

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu da dakataccen Gwamnan jihar Rivers, Sim Fubara sun gana a Landan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *