Wednesday, March 18
Shadow

Masu laifi 7 sun tsere daga gidan Gyara hali na jihar Osun

Rahotanni daga jihar Osun na cewa masu laifi 7 ne suka tsere daga gidan gyara hali na Ilesa dake jihar a yayin da ake tsaka da ruwan sama.

Kakakin Hukumar kula da gidajen gyara hali na kasa, Abubakar Umar yace lamarin ya farune da dukudukun ranar Talata.

Yace tuni shugaban hukumar, Sylvester Nwakuche ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan lamarin.

Karanta Wannan  'Yan Najeriya na nuna fushinsu bayan da aka ga shugaban hukumar tattara Haraji ta kasa da agogunan Naira Miliyan 90 data Naira Miliyan 150

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *