Sunday, December 14
Shadow

Masu laifi 7 sun tsere daga gidan Gyara hali na jihar Osun

Rahotanni daga jihar Osun na cewa masu laifi 7 ne suka tsere daga gidan gyara hali na Ilesa dake jihar a yayin da ake tsaka da ruwan sama.

Kakakin Hukumar kula da gidajen gyara hali na kasa, Abubakar Umar yace lamarin ya farune da dukudukun ranar Talata.

Yace tuni shugaban hukumar, Sylvester Nwakuche ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan lamarin.

Karanta Wannan  Yayin da yake ta sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gani hotunan Rev. Ezekiel Dachomo tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a 2023

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *