Wednesday, April 29
Shadow

Masu laifi 7 sun tsere daga gidan Gyara hali na jihar Osun

Rahotanni daga jihar Osun na cewa masu laifi 7 ne suka tsere daga gidan gyara hali na Ilesa dake jihar a yayin da ake tsaka da ruwan sama.

Kakakin Hukumar kula da gidajen gyara hali na kasa, Abubakar Umar yace lamarin ya farune da dukudukun ranar Talata.

Yace tuni shugaban hukumar, Sylvester Nwakuche ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan lamarin.

Karanta Wannan  Ji Bukatun da Kwankwaso ya gabatarwa da APC kamin ya yadda ya koma jam'iyyar inda APC din tace ba ta yadda ba zarinsa yayi yawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *