Friday, August 14
Shadow

Masu laifi 7 sun tsere daga gidan Gyara hali na jihar Osun

Rahotanni daga jihar Osun na cewa masu laifi 7 ne suka tsere daga gidan gyara hali na Ilesa dake jihar a yayin da ake tsaka da ruwan sama.

Kakakin Hukumar kula da gidajen gyara hali na kasa, Abubakar Umar yace lamarin ya farune da dukudukun ranar Talata.

Yace tuni shugaban hukumar, Sylvester Nwakuche ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan lamarin.

Karanta Wannan  Da ace Tinubu na da wayau, da ba zai tsaya takarar shugaban kasa ba a 2027 dan kuwa faduwa zai yi>>Inji Datti Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *