Tuesday, March 17
Shadow

Matatar man fetur ta Dangote ta rage farashin man fetur dinta da Naira 30

Matatar man fetur din Dangote ta sanar da rage farashin man fetur dinta da Naira 30..

Me kula da harkar sadarwa na matatar, Anthony Chiejina ne ya bayyana hakan inda yace ragin farashin zai fara aiki ne nan take.

Yanzu za’a rika sayen man fetur din akan naira 820 maimakon 850 da ake sayarwa a baua.

Matatar tace zata ci gaba da samar da wadataccen man a duka fadin Najeriya

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaban NNPLC ya koma bakin aiki yayin da ake rade-radin an koreshi saboda zargin yana munafurtar shugaban kasa yana taimakawa 'yan Adawa watau su Atiku Abubakar, saidai wata majiya tace Matar shugaban kasa, Remi Tinubu ce ta hana a koreshi daga aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *