Thursday, February 5
Shadow

Mawakin Najeriya, Davido ya tafka Asarar Naira Miliyan 495 a cacar da ya buga cewa Najeriya ce zata yi nasara a wasanta da Morocco

Shahararren mawakin Najeriya, Davido ya bayyana cewa ya tafka asarar Naira Miliyan 495 saboda cacar da ya buga akan cewa Najeriya ce zata ci Morocco.

Davido dai wanda yayi suna wajan yin caca da son kwallo, ya saka cewa, Najeriya ce zata ci amma sai Morocco ta yi nasara.

Davido ya wallafa rasit din cacar da yayi a shafinsa na sada zumunta.

Karanta Wannan  Ji yanda dalibar jami'a ta rigamu gidan gaskiya a kokarin zubar da cikin gaba da fatiha da ta yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *