Friday, December 26
Shadow

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan wasan karshe na gasar Cin kofin Duniya na Kungiyoyi da za’a buga an jima da dare tsakanin Chelsea da PSG

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan gasar cin kofin Duniya na kungiyoyi da za’a buga an jima da daddare tsakanin Chelsea da PSG.

Zata yi wakar ne a yayin hutun rabin lokaci.

Wasan dai ana tsammanin zai yi zafi sosai.

Karanta Wannan  Daga ƙarshe dai Ruƙayya Muhammd, Matashiyar da ta yi alƙawarin ba da kyautar kuɗi Naira Miliyan 50 da gida da mota ga wanda zai aure ta, ta yi aure. Muna fatan Allah Ya su zaman lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *