Friday, December 5
Shadow

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan wasan karshe na gasar Cin kofin Duniya na Kungiyoyi da za’a buga an jima da dare tsakanin Chelsea da PSG

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan gasar cin kofin Duniya na kungiyoyi da za’a buga an jima da daddare tsakanin Chelsea da PSG.

Zata yi wakar ne a yayin hutun rabin lokaci.

Wasan dai ana tsammanin zai yi zafi sosai.

Karanta Wannan  Da Ban cire tallafin man fetur da daukar matakai masu tsauri ba da Najeriya ta talauce saboda shuwagabannin da suka gabata wadaka suka yi da dukiyar daya kamata a gina Al'umma>>Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *