April 21, 2025 by Auwal Abubakar Mijina Zabin Allah Ne, Kuma Zai Cigaba Da Mulkar ‘Yañ Nijeriya Har Zuwa Shekarar 2031, Cewa Remi Tinubu Karanta Wannan Rashin Furta Kalmar 'Sai Tinubu Da Kashim' Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam'iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran