Saturday, December 13
Shadow

Mu Dai Mun bi: Tinubu zamu zaba a shekarar 2027, Inji Gwamnan Legas inda yace farashin kayan abinci yayi kasa

Gwamnan jihar Legas, Sonwo Olu ya bayyana goyon bayansa ga zarcewar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a shekarar 2027.

Ya bayyana hakane a yayin da yake jawabi ga ma’aikatan jihar Legas din inda yace yana aiki ne tukuru wajan inganta rayuwar su.

Yace ana ganin alfanun tsare-tsaren gwamnatin Tinubu inda yace misali an samu ci gaba ta fannin noma, farashin kayan abinci ya sauka.

Karanta Wannan  Bidiyo: Babu Wahala a Jihar Naija, Kuma kowacw jiha a Arewa ta shaida ci gaban da shugaba Tinubu ya kawo>>Inji Gwamnan jihar Naija

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *