Friday, January 23
Shadow

Mu Dai Mun bi: Tinubu zamu zaba a shekarar 2027, Inji Gwamnan Legas inda yace farashin kayan abinci yayi kasa

Gwamnan jihar Legas, Sonwo Olu ya bayyana goyon bayansa ga zarcewar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a shekarar 2027.

Ya bayyana hakane a yayin da yake jawabi ga ma’aikatan jihar Legas din inda yace yana aiki ne tukuru wajan inganta rayuwar su.

Yace ana ganin alfanun tsare-tsaren gwamnatin Tinubu inda yace misali an samu ci gaba ta fannin noma, farashin kayan abinci ya sauka.

Karanta Wannan  Ba gaskiya bane ikirarinka na cewa Tinubu ya ware Arewa wajan ayyukan ci gaba>>Gwamnatin Tarayya tawa kwanwaso martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *