Friday, February 13
Shadow

Mu Dai Mun bi: Tinubu zamu zaba a shekarar 2027, Inji Gwamnan Legas inda yace farashin kayan abinci yayi kasa

Gwamnan jihar Legas, Sonwo Olu ya bayyana goyon bayansa ga zarcewar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a shekarar 2027.

Ya bayyana hakane a yayin da yake jawabi ga ma’aikatan jihar Legas din inda yace yana aiki ne tukuru wajan inganta rayuwar su.

Yace ana ganin alfanun tsare-tsaren gwamnatin Tinubu inda yace misali an samu ci gaba ta fannin noma, farashin kayan abinci ya sauka.

Karanta Wannan  Likita yace Babu Namijin da zai iya yin Jìmà'ì sau 3 a dare daya duk lafiyarsa kuwa idan dai ba maganin karfin maza ya sha ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *