Thursday, March 5
Shadow

Mun basu aiki kuma sun yi aikin yanda ya kamata, Shugaban kasar Senegal bayan da suka dauki kofin AFCON

Shugaban kasar Senegal ya jinjinawa ‘yan wasan kasarsa bayan da suka yi nasarar daukar kofin AFCON.

Ya bayyana cewa sun basu aiki kuma sun gudanar da aikin yanda ya kamata.

Senegal ta doke me masaukin baki, Morocco da ci 1-0 inda hakan ya bata damar lashe kofin na AFCON.

Shugaban yace ‘yan wasan nasa sun yi wannan nasara ne duk da kalubalen da suka rika fuskanta.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Maryam Jankunne ta yi gargadin a daina Zhaghin Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *