Friday, December 26
Shadow

Munci mun lashe zaben 2027, babu wani da zai iya hanamu>>Sabon Shugaban APC, Farfesa

Sabon shugaban jam’iyyar APC, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa, jam’iyyar tasu taci ta lashe zaben shugaban kada na shekarar 2027.

Ya bayyana hakane bayan da aka rantsar dashi a jiya.

Farfesa Nentawe Yilwatda yace a karkashin shugabancinsa, za’a ga karin shigar manyan ‘yan siyasa jam’iyyar APC.

Ya sha Alwashin mayar da jam’iyyar APC jam’iyya abin Alfahari ga Najeriya baki daya.

Karanta Wannan  Sanata Kwankwaso Ya Kaiwa Sani Danja Ziyarar Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *