Friday, February 6
Shadow

Murnar cin kofin Championships League din PSG yasa mutane 2 sun mùtù dan sanda daya na can rai kwakwai mutu kwakwai a birnin Paris na kasar Faransa, an yi kòne-kòne da sace-sace

Rahotanni daga birnin Paris na kasar Faransa na cewa an yi kone’kone da sace sace da lalata dukiya a yayin da ake murnar cin kofin Championships League da kungiyar PSG ta yi.

Rahotannin sun kuma ce an kashe mutane 2 yayin murnar sannan an kama sama da 500 da suka aikata laifuka.

https://twitter.com/Megatron_ron/status/1928945703352410317?t=2ftRc57m_y3NgxI415Ud6g&s=19

Hakanan rahoton yace dansanda daya na can rai kwakwai mutu kwakwai saboda lamarin.

https://twitter.com/MegaGeopolitics/status/1929118696674361514?t=aMRoiiBdqoj7G4li9UZaXQ&s=19

‘Yansanda sun fito da barkonon tsohuwa dan magance wannan matsala ta hatsaniya data kaure.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo yanda masu shago da aka damesu da sata suka dana tarko suka kama barawon

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *