Friday, December 5
Shadow

Murnar cin kofin Championships League din PSG yasa mutane 2 sun mùtù dan sanda daya na can rai kwakwai mutu kwakwai a birnin Paris na kasar Faransa, an yi kòne-kòne da sace-sace

Rahotanni daga birnin Paris na kasar Faransa na cewa an yi kone’kone da sace sace da lalata dukiya a yayin da ake murnar cin kofin Championships League da kungiyar PSG ta yi.

Rahotannin sun kuma ce an kashe mutane 2 yayin murnar sannan an kama sama da 500 da suka aikata laifuka.

https://twitter.com/Megatron_ron/status/1928945703352410317?t=2ftRc57m_y3NgxI415Ud6g&s=19

Hakanan rahoton yace dansanda daya na can rai kwakwai mutu kwakwai saboda lamarin.

https://twitter.com/MegaGeopolitics/status/1929118696674361514?t=aMRoiiBdqoj7G4li9UZaXQ&s=19

‘Yansanda sun fito da barkonon tsohuwa dan magance wannan matsala ta hatsaniya data kaure.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Shinkafar da aka bamu bata dahu ba, kuma ba nama, Inji daya daga cikin wadanda suka halarci wajan dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya a Legas

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *