Sunday, January 18
Shadow

Mutane na cikin wahala da Yunwa a Najeriya>>Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, mutane na cikin wahala da yunwa a Najeriya.

Ya bayyana hakane a legas wajan wani taro da aka gayyaceshi.

Obasanjo yace matsalar tsaro ce ta daidaita kasarnan sannan ya koka da matsalar rashin shugabanci na gari.

Yayi kira ga shuwagabannin kasar da su tashi tsaye wajan inganta rayuwar mutane.

Yace akwai bukatar canja Shuwagabanni wanda zasu kawo ci gaba irin wanda ake bukata.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya haramta kallin fina-finan bàťśà a kasarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *