Wednesday, March 18
Shadow

Na roki Allah idan har in na samu Mulki ba zan yi Adalci ba, kada ya bani>>Inji Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, ya roki Allah idan dai har idan ya samu mulki ba zai yi Adalci ba, Kada Allah ya bashi.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake ta yawo a kafafen sada zumunta.

Karanta Wannan  Makarantar Horas da sojoji ta Najeriya, NDA zata bude damar neman aikin soja daga gobe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *