Sunday, March 8
Shadow

Na roki Allah idan har in na samu Mulki ba zan yi Adalci ba, kada ya bani>>Inji Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, ya roki Allah idan dai har idan ya samu mulki ba zai yi Adalci ba, Kada Allah ya bashi.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake ta yawo a kafafen sada zumunta.

Karanta Wannan  Bidiyo: Itama Momi Gombe ta baiwa abokin aikinta, Jarumin Kannywood, Jamilu Kochila gudummawar Naira Miliyan 1 a waja bikin aurensa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *