Thursday, February 26
Shadow

Ni Dai da in Aikata Alfasha da Me Bakin Kyss wallahi gara Inyi Khadari abuna ya guntule>>Inji Ustaz Hussaini a yayin da suke musayar kalamai tsakaninsa da me bakin Kiss

Malam Dr. Hussain Kano dake fadakarwa a kafafen sada zumunta ya mayarwa da Me Bakin Kiss martani bayan zagin da ta yi masa.

Malam yace yana mamakin mazan dake nemanta inda ya zargeta da kazanta.

Kalli Bidiyon jawabinsa anan:

Karanta Wannan  Hukumar EFCC Ta Kama Wani Ma'aikacin Gwamnati Saboda Ya Yaga Takardar Tuhumarsa Da Aka Kai Masa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *