Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyo: Kirista ‘yar Jihar Borno ta zargi cewa Tunda Gwamna Zulum ya hau Mulki, Addininsa na Musulunci kadai da musulmai kadai yake taimakawa ba ya taimakawa Kiristoci

Wannan wata Kiristace da ta bayyana cewa, Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum Musulmai da musulinci kadai yake taimakawa.

tace baya taimakawa Kiristoci inda tace haka suke hada kudi su ginda coci amma a kona musu.

Ta kuma zargi Gwamnan da yafewa ‘yan Bìndìgà wanda tace daga baya suke zuwa su kara yiwa mutane tà’àddànci.

Karanta Wannan  Tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahya Bello ya bayyana cewa zai tsaya takarar neman kujerar Sanata Natasha Hadiza Akpoti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *