Wata Sabuwa:Magidanci a Kaduna ya saki matansa 2 saboda sun je tarbar Shugaba Tinubu
Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa, Wani Magidanci ya saki matansa 2 saboda sun je tarbar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Wani me suna Bash Kano ne ya bayyana hakan a shafbsa na X, saidai be bayyana yanda lamarin ya faru ba.
https://twitter.com/Baash_Kano/status/1969410360986767418?t=Xdu5I38h2dRBq_O5ze8f-g&s=19
Ana rade-radin cewa, wasu daga ciki musamman matan da suka je tarbar shugaban kasar a Kaduna, biyansu aka yi.








