Wednesday, March 18
Shadow
Gwamnatin Kano ta jaddada aiwatar da dokar hana sana’ar achaɓa a jihar

Gwamnatin Kano ta jaddada aiwatar da dokar hana sana’ar achaɓa a jihar

Duk Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da jaddada aiwatar da dokar hana sana'ar achaɓa ta shekarar 2013, wani mataki da ta ce zai taimaka wajen kare tsaro da rage laifuka, da tabbatar da doka da oda a fadin jihar. Ma’aikatar Shari’a ta bayyana cewa dokar, wadda ta dade tana nan daram kuma za a ci gaba da aiwatar da ita sosai. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwar da babban mai bai wa gwamnan jihar Shawara Kan Harkokin Labarai na Ma’aikatar Shari’a ya fitar Babban lauyan jiharkuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru Maude, SAN, ya buƙaci jama’a musamman masu baburan haya wata acaɓa da su yi biyayya ga tanade-tanaden dokar. Ya tunatar da cewa “Dokar ba sabuwa ba ce, kuma dole a kiyaye ta domin amfanin kowa da kowa.” A cewarsa, gwamnatin jihar ba za ta lamunci karya dokar ba, mus...
Kalli Bidiyon: Bidiyon na hadu da Wata Bafulatana me tallar Nono na tambayeta waye Dahiru Usman Bauchi a wajensu, Sai Tace Allah ne(Subhanallahi)

Kalli Bidiyon: Bidiyon na hadu da Wata Bafulatana me tallar Nono na tambayeta waye Dahiru Usman Bauchi a wajensu, Sai Tace Allah ne(Subhanallahi)

Duk Labarai
Malam ya bayyana cewa ya hadu da wata bafulatana me sayar da nono inda ya tambayeta waye Dahiru Bauchi a wajansu? Sai tace masa Allah ne( Subhanallahi) Malam yace idan haka bata faru ba kada Allah ya bashi abinda yake nema Duniya da Lahira. https://www.tiktok.com/@jan_zaki03/video/7578886793613823240?_t=ZS-91rbJEAReTZ&_r=1
Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda matasa suka fito suka ce sai ‘yansanda sun basu Tshàgyèràn Dhàjìn da aka kama sun Shyekye shi a Kano

Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda matasa suka fito suka ce sai ‘yansanda sun basu Tshàgyèràn Dhàjìn da aka kama sun Shyekye shi a Kano

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kano na cewa, an kama wani Tshàgyèràn Dhàjì a Kofar ruwa. Inda aka wuce dashi Goron Dutse. Saidai matasa sun fito suna zanga-zanga inda har suka kona taya akan titi suna cewa sai an basu me laifin sun kasheshi https://twitter.com/SaharaReporters/status/1995533118078324891?t=PGjkecebrY5ZcEMyfpiohw&s=19
Ba zan taba yin Sulhu da Tshàgyèràn Dhàjì ba>>Inji Gwamnan Kaduna

Ba zan taba yin Sulhu da Tshàgyèràn Dhàjì ba>>Inji Gwamnan Kaduna

Duk Labarai
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya bayyana cewa, ba zai taba yin sulhu da tsageran daji ba. Yace zasu tsaya tsayin daka dan tabbatar sun kwatarwa wadanda ayyukan tsageran daji suka saka a halin matsin rayuwa. https://twitter.com/Waspapping_/status/1995483288517988594?t=Fg3S06ongVaNwkUJZnhVpQ&s=19 Hakan na zuwa ne bayan da a baya, Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya zargi Gwamnatin jihar Kadunan da biyan tsageran dajin Naira Biliyan 1.
Kalli Bidiyon Gwamnin Ban tausai inda Hukumomin sojan Najeriya suka kama wani soja me mukamin Kanal saboda yayi korafin an ki kara mai matsayi zuwa Brigadier General

Kalli Bidiyon Gwamnin Ban tausai inda Hukumomin sojan Najeriya suka kama wani soja me mukamin Kanal saboda yayi korafin an ki kara mai matsayi zuwa Brigadier General

Duk Labarai
Wannan Bidiyon wani soja ne gwanin Ban Tausai inda aka ganshi an aika sojoji su kamashi saboda yayi korafin an ki kara masa mukami. Sojan dai na da mukamin Kanal ne inda yake neman a kara masa mukami zuwa Brigadier Janar amma yace shekara da shekaru an ki a masa karin mukamin. An ga 'ya'yansa na ta kururuwa yayin da ake tafiya dashi. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1995489166768160960?t=6MDKizrTjD5ueM7gUDiBbQ&s=19
Ba zaman taba bari a ci gaba da haka ba, dole Tinubu ya canja Shettima ya dauko Kirista >>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Ba zaman taba bari a ci gaba da haka ba, dole Tinubu ya canja Shettima ya dauko Kirista >>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Duk Labarai
Malamin Kirista, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa Mulkin musulmi da Musulmi da ake yi a Najeriya ya isa zama cin zarafi na karshe ga Kiristocin kasarnan. Yace dolene Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Kashim Shettima ya dauki Kirista a matsayin mataimaki. Yace ba zai bari abubuwa su ci gaba da zama a haka ba dan kuwa nan gaba jikokinshi zasu iya komawa musulmai kuma ba zai so haka ba. https://twitter.com/channelstv/status/1995415057606271153?t=eSClaCFwX65qbNnNapFHmQ&s=19
Yayin da Dalibai Kiristoci ke zargin an hanasu gona coci a jami’o’in Kashere, Gombe dana BUK, Kano, Shima wani dalibi musulmi yayi zargin cewa an hana Musulmai gina masallaci a jami’ar Jos, UniJos

Yayin da Dalibai Kiristoci ke zargin an hanasu gona coci a jami’o’in Kashere, Gombe dana BUK, Kano, Shima wani dalibi musulmi yayi zargin cewa an hana Musulmai gina masallaci a jami’ar Jos, UniJos

Duk Labarai
A dazu ne hutudole ya kawo muku rahoton yanda wasu Kiristoci dalibai daga jami'o'in BUK, Kano da Kashere, Gombe inda suke zargin an hanasu gina coci a wadannan makarantu yayin da aka bar musulmai suka gina masallatai. A martani ga wannan zargi shima wani dalibi musulmi yai zargin cewa an hana dalibai musulmai gina masallaci a jami'ar UNIJos, dake jihar Filato. Yace duk da akwai masalacin da aka fara ginawa amma an hana a karasashi. Sannan yayi zargin cewa an ma hana musulmai yin salla a masallacin da ba'a karasa ba. https://twitter.com/Abdul_Ahmad_/status/1995361298482385141?t=uxPj8rW8-jvRmbak-pY-BA&s=19