Sunday, December 21
Shadow
Yanzu-Yanzu:Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya riga mu gidan gaskiya, kamar yanda Garba Shehu ya bayyana

Yanzu-Yanzu:Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya riga mu gidan gaskiya, kamar yanda Garba Shehu ya bayyana

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rasu. Me magana da yawun Buharin, Malam Garba Shehu ne ya bayyana hakan. Garba Shehu ya bayyana cewa, Buhari ya rasu a Landan kasar Ingila.
Kalli Bidiyo: Mu a wajan mu Hausawane Kwarkwata take nuna alamar Kazanta da Talauci amma a wajan larabawa ba haka bane ba>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Kalli Bidiyo: Mu a wajan mu Hausawane Kwarkwata take nuna alamar Kazanta da Talauci amma a wajan larabawa ba haka bane ba>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Lawal Triumph ya bayyana cewa, a wajan Hausawa ne Kwarkwata take zama alamar Talauci da Kazanta. Yace amma a wajan Larabawa, Kwarkwata ba alamar Talauci da kazanta bace. Yace me arziki ma sai a ganshi da Kwarkwata indai baya kula da kansa. Malam ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu a kafafen sada zumuntan Kalli Bidiyon anan: https://www.facebook.com/share/v/1JpnVbHP1o Hakan na zuwane biyo bayan kaurewar mahawara bayan ...
Kalli Bidiyon yanda aka jibge jami’an tsaro a kofar gidan Sheikh Lawal Triumph dan su bashi kariya

Kalli Bidiyon yanda aka jibge jami’an tsaro a kofar gidan Sheikh Lawal Triumph dan su bashi kariya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An jibge jami'an tsaro kala-kala a kofar gidan Sheikh Lawal Triumph dake Kano dan bashi kariya. Bidiyon dake yawo a kafafen sada sumunta yayi ikirarin hakan inda aka ga jami'an tsaro daban-daban a kofar gidan malamin. Hakan na zuwane yayi da muhawara ta yi zafi tsakanin malamin da wasy malamai bayan da yace an ga kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malam dai yace ya karanto Hadisinne bashi ya fada ba. https://www.tiktok.com/@muhd_promise/video/75258117944352...
Kalli Bidiyo: Babu inda aka ce sai mace ta yi Wanke-Wanke a gidan mijinta, Kuma ba zai yiyu ka dauko ni daga gidan mu ina cin Pizza ba kace sai na ci tuwon dawa ba>>Inji Maryam Labarina

Kalli Bidiyo: Babu inda aka ce sai mace ta yi Wanke-Wanke a gidan mijinta, Kuma ba zai yiyu ka dauko ni daga gidan mu ina cin Pizza ba kace sai na ci tuwon dawa ba>>Inji Maryam Labarina

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Labarina ta bayyana cewa babu inda aka ce mace ta yi wanke wanke a gidan mijinta. Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita a wani shirin Podcast. Ta kara da cewa, ba zai yiyu miji ya dauko ta daga gidansu tana cin Pizza ba ya zo yana bata tuwon dawa ba.
Kalli Bidiyo: Duk da Sadiya Haruna ta yi ikirarin cewa ba Gfresh bane ya sake aurenta ba, Wannan Bidiyon ya nuna alamar cewa Gfresh ne ya aureta

Kalli Bidiyo: Duk da Sadiya Haruna ta yi ikirarin cewa ba Gfresh bane ya sake aurenta ba, Wannan Bidiyon ya nuna alamar cewa Gfresh ne ya aureta

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} A wani Bidiyo da aka ga Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta na waya da sabon angonta da aka daura musu aure yayin da ake mata kwalliya, wasu na cewa kamar muryar Garba. An ji tana magana dashi tana cewa, an daura? Yana ce mata Eh an daura. Saidai a yayin wasu suka ce Gfresh ne amma wasu aun ce bashi bane duk da muryar ta yi kama da tashi. Gfresh dai ya bayyana cewa, shine ya sake auren Sadiya Haruna amma ita ta fito tace bashi bane. https://www.tiktok.c...
Kalli Hotuna: Sarkin Kano, Muhammad Sanusi  II ya hadu da tsohon kocin Chelsea, Thomas Tuchel

Kalli Hotuna: Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya hadu da tsohon kocin Chelsea, Thomas Tuchel

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya hadu da Tsohon kocin Chelsea, Thomas Tuchel a birnin landan na kasar Ingila. Babu wata cikakkiyar sanarwa game da me ya hada su ko me auka tattauna amma lamarin ya dauki han kula a kafafen sada zumunta.
Karka Dauka Adawace: Da gaske ana wahala a Najeriya>>Atiku ya gayawa Tinubu

Karka Dauka Adawace: Da gaske ana wahala a Najeriya>>Atiku ya gayawa Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a shekarar 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyanawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa da gaske ana wahala a Najeriya. Atiku yace rashin tunani da zumudi yasa gwamnatin Tinubu ta cire tallafin man fetur wanda tun daga wancan lokaci gwamnatin ta jefa 'yan Najeriya ramun talauci da fatara Wanda har yanzu basu fito ba. Atiku yace a kokarin kawar da wahalar da gwamnatin ce ta jawo ta da kanta, Gwamnatin Tinubu ta yi kokarin biyan m...
Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan wasan karshe na gasar Cin kofin Duniya na Kungiyoyi da za’a buga an jima da dare tsakanin Chelsea da PSG

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan wasan karshe na gasar Cin kofin Duniya na Kungiyoyi da za’a buga an jima da dare tsakanin Chelsea da PSG

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan gasar cin kofin Duniya na kungiyoyi da za'a buga an jima da daddare tsakanin Chelsea da PSG. Zata yi wakar ne a yayin hutun rabin lokaci. Wasan dai ana tsammanin zai yi zafi sosai.
Kalli Bidiyo: Yanda Sadiya Haruna ta fito tace wallahi Tallahi Bata koma gidan Gfresh ba, dan mutunci ta aura, Tace idan bai daina cewa shine ya aureta ba zata yi kararsa

Kalli Bidiyo: Yanda Sadiya Haruna ta fito tace wallahi Tallahi Bata koma gidan Gfresh ba, dan mutunci ta aura, Tace idan bai daina cewa shine ya aureta ba zata yi kararsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} A karshe dai, Sadiya Haruna ta fito ta karyata Gfresh al-amin kan ikirarin da yake cewa wai ya mayar da ita gidansa. .Sadiya Haruna ta fito tace Gfresh Karya yake kuma ya daina abinda yake yi idan ba haka ba zata yi kararsa. Tace kuma kada ya kashe mata aure mutane sai kiranta suke suna tambaya. Shidai Gfresh Yace shinw ya mayar da auren Sadiya Haruna. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/photo/7526302993331785016?_d=secCgYIASAHKAESPgo8T4lkKE9b...
Kalli Bidiyon inda Gfresh ya bayyana cewa Ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna, An ga Matarsa ‘Yar Yola na ta Fushi, yanata Lallashinta amma taki Hakura

Kalli Bidiyon inda Gfresh ya bayyana cewa Ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna, An ga Matarsa ‘Yar Yola na ta Fushi, yanata Lallashinta amma taki Hakura

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, ya mayar da matarsa, Sadiya Haruna bayan rabuwarta da Best Choice. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa inda yace amma Sadiya tace kada ya gayawa kowa. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7526244923708935480?_t=ZM-8xzNCsE6oz8&_r=1 A wani Bidiyonsa kuma, An ga Gfresh da Amaryarsa 'Yar Yola inda yace tana fushi wai dan ya dawo da Sadiya Haruna. Ya gaya mata cewa, iyayensu suna da Kishi...